IQNA - Kungiyar gwagwarmayar Islama ta kungiyar Hamas ta dauki matakin tsagaita bude wuta a Gaza a matsayin sakamako na almara da al'ummar Palastinu suka yi a zirin Gaza cikin watanni 15 da suka gabata.
Lambar Labari: 3492572 Ranar Watsawa : 2025/01/16
Wakilin Jihad Islami a wata tattaunawa da IQNA:
Tehran (IQNA) Wakilin Jihad na Musulunci ya bayyana kasar Falasdinu a matsayin wani bangare na kur'ani da akidar Musulunci tare da jaddada cewa: tabbatar da hadin kan Musulunci yana cikin dukkanin goyon baya ga al'ummar Palastinu da tsayin daka ga gwamnatin sahyoniyawan.
Lambar Labari: 3489920 Ranar Watsawa : 2023/10/04
Bangaren kasa da kasa, an zartar da hukuncin kisa a kan jagoran kungiyar Jihad Islami a kasar Bangaladesh bisa zargin bude wa tsohon jakadan Birtaniya a kasar wuta.
Lambar Labari: 3481405 Ranar Watsawa : 2017/04/14